Kadan daga cikin mu'ujizar MANZON ALLAH sallallahu alaihi Wasallam.
Abu Hurairata r.a yace
"Na kasance mai yawan mantuwa ba na iya haddace komai sai naje wurin MANZON ALLAH saww na sanar da shi,sai ya dauki bargonsa mai albarka ya rufa mani zuwa wani lokaci sai ya yaye Mani. Ko do ya ya ye mani wannan bargo na sa tun daga wannan rana ban qara manta wani abu ba.
Hadisai da kukaji ina ta ruwaitowa ban taba rubutawa ba, ina haddace su ne acikin kaina kuma da ace duka Hadissan da na haddace zan fada to da yawa daga cikin mutane ba zasu yarda da su ba, wanda akaji ina ruwaitowa to ko rabin wanda na ji daga wurin MANZON ALLAH saww na haddace ba su yi ba".
Dan uwa MANZON ALLAH Allah kenan daya daga cikin mu'jizarsa wadda ya warkar da Abu Hurairata shugaban masu ruwaito hadissai daga bakin MANZON ALLAH saww.
Ya zama wajaibi agareka dan uwa kaso manzon Allah fiye da kowa kamar yadda Allah Ya fada acikin suratuttauba
( قُلْ إِن كَانَ آبَاؤُكُمْ وَأَبْنَاؤُكُمْ وَإِخْوَانُكُمْ وَأَزْوَاجُكُمْ وَعَشِيرَتُكُمْ وَأَمْوَالٌ اقْتَرَفْتُمُوهَا وَتِجَارَةٌ تَخْشَوْنَ كَسَادَهَا وَمَسَاكِنُ تَرْضَوْنَهَا أَحَبَّ إِلَيْكُم مِّنَ اللَّهِ وَرَسُولِهِ وَجِهَادٍ فِي سَبِيلِهِ فَتَرَبَّصُوا حَتَّىٰ يَأْتِيَ اللَّهُ بِأَمْرِهِ ۗ وَاللَّهُ لَا يَهْدِي الْقَوْمَ الْفَاسِقِينَ )
Daga alqalamin Dan uwanku a Allah
Ishaq Ibrahim shuaibu
Sagahn bege /Sir Sultan sagah
Via me at www.sagahalzangee.com
Daure ka tura ko da zuwa group
Abu Hurairata r.a yace
"Na kasance mai yawan mantuwa ba na iya haddace komai sai naje wurin MANZON ALLAH saww na sanar da shi,sai ya dauki bargonsa mai albarka ya rufa mani zuwa wani lokaci sai ya yaye Mani. Ko do ya ya ye mani wannan bargo na sa tun daga wannan rana ban qara manta wani abu ba.
Hadisai da kukaji ina ta ruwaitowa ban taba rubutawa ba, ina haddace su ne acikin kaina kuma da ace duka Hadissan da na haddace zan fada to da yawa daga cikin mutane ba zasu yarda da su ba, wanda akaji ina ruwaitowa to ko rabin wanda na ji daga wurin MANZON ALLAH saww na haddace ba su yi ba".
Dan uwa MANZON ALLAH Allah kenan daya daga cikin mu'jizarsa wadda ya warkar da Abu Hurairata shugaban masu ruwaito hadissai daga bakin MANZON ALLAH saww.
Ya zama wajaibi agareka dan uwa kaso manzon Allah fiye da kowa kamar yadda Allah Ya fada acikin suratuttauba
( قُلْ إِن كَانَ آبَاؤُكُمْ وَأَبْنَاؤُكُمْ وَإِخْوَانُكُمْ وَأَزْوَاجُكُمْ وَعَشِيرَتُكُمْ وَأَمْوَالٌ اقْتَرَفْتُمُوهَا وَتِجَارَةٌ تَخْشَوْنَ كَسَادَهَا وَمَسَاكِنُ تَرْضَوْنَهَا أَحَبَّ إِلَيْكُم مِّنَ اللَّهِ وَرَسُولِهِ وَجِهَادٍ فِي سَبِيلِهِ فَتَرَبَّصُوا حَتَّىٰ يَأْتِيَ اللَّهُ بِأَمْرِهِ ۗ وَاللَّهُ لَا يَهْدِي الْقَوْمَ الْفَاسِقِينَ )
Daga alqalamin Dan uwanku a Allah
Ishaq Ibrahim shuaibu
Sagahn bege /Sir Sultan sagah
Via me at www.sagahalzangee.com
Daure ka tura ko da zuwa group

Masha Allahu
ReplyDelete