JAN HANKALI ZUNUBAI 100 DA AL'UMMA KE AIKATAWA AMMA BA SU DAUKE SU KOMAI BA (1) Daga ido a cikin sallah. (2) Yin waige acikin sallah. (3) Wuce wa gaban mai sallah. (4) Nuna musulmi da makami. (5) Zagin(yanayin) sanyi. (6) Zagin(yanayin) zafi. (7) Yin fitsari ko bayan gida. Acikin ruwa. (8) Bayan gida (kashi) a hanya. (9) Zaman hira bayan sallar isha. (10) Zagin iska. (11) Dago kan mai bin sallah kafin liman. (12) Yin rantsuwa lokacin ciniki koda kana da gaskiya. (13) Yin aski ko yanke kunba a cikin goman farko na Zulhajj. (14) Aske gemu. (15) Barin gashin baki. (16) Barin tufafi su ja kasa. (17) Yin magana yayin da liman ke huduba. (18) Cin albasa, ko tafarnuwa lokacin shiga jama’a. (19) Hassada. (20) Bincike(mara kyau). (21) Ha’inci. (22) Zalunci. (23) Zagin musulmi. (24) Cin mutuncin mutum. (25) Gulma. (26) Kin cika alkawari. (27) Alfahari. (28) Takama. (29) Zato. (30) Warewar mutum biyu(sui Magana)alhalin su ukune,batare da iziniba. (31) Cuta...
Na bude wannan blog din ne domin amfanar da al umma tare da farantawa juna da kuma nishadantarwa da wa azatarwa Ina roko ga duk Wanda ya karanta wani Abu Wanda ya faranta masa rai da ya yiwa shugaba annabin rahama salati Idan kuma ka karanta wani Abu sabanin abin da na rubuta kaji bakaji dadinsaba to kayi min uziri domin ni ajizine kowa da iri na sa kuskuren Allah ya bani ikon farantawa duk Wanda ya halarci wannan sashe daga qarshe Ina cewa وبالله توفيق